Akinwumi Adesina
From Wikipedia, the free encyclopedia
Akinwumi "Akin" Adesina shi ne Shugaban Bankin Raya Kasashen Afirka. Ya fara aiki ne a matsayin Ministan Noma Da Raya Yankunan Karkara na Najeriya.[1]Har zuwa lokacin da aka nada shi a matsayin Minista a shekarar ta 2010, ya kasance Mataimakin Shugaban Siyasa da Kawance na Alliance for a Green Revolution in Africa (AGRA).[2]An zabe shi ne a matsayin Shugaban Babban Bankin Raya Kasashen Afirka a shekarar 2015, sannan aka sake zabarsa a karo na biyu a shekara, 2020. Shi ne dan Najeriya na farko da ya taba rike wannan mukami.[3]
Quick Facts Rayuwa, Haihuwa ...
Akinwumi Adesina | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Ogun, 6 ga Faburairu, 1960 (64 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Yarbanci |
Karatu | |
Makaranta |
Purdue University (en) Jami'ar Obafemi Awolowo |
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | Mai tattala arziki, ɗan siyasa, civil servant (en) da agricultural economist (en) |
Mahalarcin
| |
Kyaututtuka |
gani
|
Kulle